Wani mutum yana kwance ba shi da lafiya, da aka gama abinci sai aka ce Wane wa takila ba zai iya cin tuwo ba, a tambaye shi ko ya fi son a dama masa kunu? Da aka tambaye shi sai ya miko hannunsa yana kada yatsunsa biyu, da kyar yana nishi, ya ce 'Ayi duka biyun'.
DUkka Biyun
Tags:
Musha Dariya

hmmm dan uwa yasamu lfy kenan ai ko
ReplyDeletehmm
ReplyDeleteGaskiya abin da bandariya yake:D
ReplyDelete