Thursday, 15 May 2014

Wani Kwarto ne

Wata rana wani kwarto yabi tsuhuwar
budurwarsa gdan mijinta:
KWARTO: Salamu Alaikum.
MIJI: Amin wslm, sannu da zuwa, zauna.
KWARTO: To amma me yasa matarka take
hararana? MATA: Kallonka kamarya? Dalla gafaran can da
fuskarka kamar je ka dawo anjima.
KWARTO: Jimin mata! Gafara can da kafa kamar ba
zan dawo ba, said ai ki same ni
gida.
MIJI: Honey me yasa kike cin zarafinsa haka? MATA: Dole in ci zarafinsa da hancisa kamar zanzo
gobe karfe bakwai 7:00
KWARTO: Ni bazan kara miki magana ba da
bakinki kamar kada ki makara.
MIJI: Mallam gara muje waje muyi fira mu bar mata
gdan da wannan fadan naku kamar gobe zaku ci ubanku."
Previous Post
Next Post

About Author

10 comments:

  1. Rabiu Ibrahim Chigari13 November 2015 at 22:48

    @Zakiyya,
    koh

    ReplyDelete
  2. Rabiu Ibrahim Chigari16 May 2016 at 03:00

    @shaheeda,
    Lfy nake

    ReplyDelete
  3. Hahaha miji yaganosu vry 9ce

    ReplyDelete
  4. <img src="http://rabswudil.mywapblog.com/files/h3.png" data-lite-img-sprite="{"background_position GASKIYANE

    ReplyDelete
  5. Yayi min daidai

    ReplyDelete
  6. Kowa ya debo dazafi bakinsa

    ReplyDelete