Wata rana wani kwarto yabi tsuhuwar
budurwarsa gdan mijinta:
KWARTO: Salamu Alaikum.
MIJI: Amin wslm, sannu da zuwa, zauna.
KWARTO: To amma me yasa matarka take
hararana? MATA: Kallonka kamarya? Dalla gafaran can da
fuskarka kamar je ka dawo anjima.
KWARTO: Jimin mata! Gafara can da kafa kamar ba
zan dawo ba, said ai ki same ni
gida.
MIJI: Honey me yasa kike cin zarafinsa haka? MATA: Dole in ci zarafinsa da hancisa kamar zanzo
gobe karfe bakwai 7:00
KWARTO: Ni bazan kara miki magana ba da
bakinki kamar kada ki makara.
MIJI: Mallam gara muje waje muyi fira mu bar mata
gdan da wannan fadan naku kamar gobe zaku ci ubanku."
Wani Kwarto ne
Tags:
Musha Dariya

Miji yayi daidai
ReplyDelete@Zakiyya,
ReplyDeletekoh
NAGODE
ReplyDelete9ce
ReplyDeleteslm ykk
ReplyDelete@shaheeda,
ReplyDeleteLfy nake
Hahaha miji yaganosu vry 9ce
ReplyDelete<img src="http://rabswudil.mywapblog.com/files/h3.png" data-lite-img-sprite="{"background_position GASKIYANE
ReplyDeleteYayi min daidai
ReplyDeleteKowa ya debo dazafi bakinsa
ReplyDelete